Rabat (IQNA) Tsohon masallacin Tinmel, wanda ke da dadadden tarihi, ya yi mummunar barna a girgizar kasar da ta afku a baya bayan nan a kasar Maroko.
Lambar Labari: 3489806 Ranar Watsawa : 2023/09/13
Tehran (IQNA) masu bincike sun gano dalilin rushewar birnin mutanen Annabi Ludu (AS) da ke yammacin kasar Jordan.
Lambar Labari: 3486345 Ranar Watsawa : 2021/09/24
Tehran (IQNA) masallacin Ahmad Al-fuli na daga cikin masallatai na tarihi a kasar Masar da ke jan hankula masu yawon bude ido a kasar.
Lambar Labari: 3485837 Ranar Watsawa : 2021/04/22
Tehran (IQNA) a Pakistan an baje kolin wasu hotuna na wasu wurare masu alfarma da suka hada da hubbaren Imam Ridha (AS).
Lambar Labari: 3484948 Ranar Watsawa : 2020/07/03
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman bayar da horo kan kur’ani a birnin Brussels na Belgium.
Lambar Labari: 3482620 Ranar Watsawa : 2018/05/01
Bangaren kasa da kasa, an saka masallacin Abbas Hilmi da ke birnin Alkahira na kasar Masar a cikin wuraren tarihi na wannan kasa.
Lambar Labari: 3482258 Ranar Watsawa : 2018/01/01